<?xml version="1.0" encoding="ISO-8859-1"?>

<!DOCTYPE rss PUBLIC "-//Netscape Communications//DTD RSS 0.91//EN"
 "http://my.netscape.com/publish/formats/rss-0.91.dtd">

<rss version="0.91">

<channel>
<title>EsinIslam Media</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa</link>
<description>EsinIslam Media</description>
<language>en-us</language>

<item>
<title>Tabarbarewar tsaro a Najeriya: Arewa da tsarin karba-karba</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=26</link>
<description>A Rubuce Da Bilal Bello S. Tangaza, Sakkwato &lt;div&gt;Ya &amp;rsquo;yan uwana &amp;rsquo;yan Najeriya zan yin tsokaci dangane da tabarbarewar sha&amp;rsquo;anin tsaro a kasata Najeriya. Abin har ya kai ranar da Najeriya ke bikin cika shekaru 50 da samun &amp;rsquo;yancin kai, wasu marasa kishin kasa suka kai harin bam a Abuja fadar gwamnatin Najeriya. An yi asarar rayukan mutane sama da 18 da raunata sama da 40&lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

<item>
<title>MARTANI: Yadda rikicin Izala da darika ya kasance a Sabo Ibadan: Kwan-gaba kwan-</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=25</link>
<description>A Rubuce Da Ahmad Muhammadil&amp;rsquo;amin &lt;div&gt;Assalam alaikum. Ni ma&amp;rsquo;abocin karanta Aminiya ne kowane mako, na karanta babban labarin Aminiya ta ranar juma&amp;rsquo;a 27 ga Agusta, 2010 wakalinku ya rawaito labari da&amp;nbsp; ya sha bamban da abin da ya auku a rikicin da ya auku a Sabo Ibadan. &lt;br&gt;Gaskiya ne a ranar Lahadi an yi rikici har da ba hammata iska, inda wani malami ya zo ya ce an turo shi daga hedikwatar Izala don yin wa&amp;rsquo;azin Islama. Zuwansa bai yi alfanu ba, wanda a karshe ya kunyata malaman Izala, komawa ya yi yana dambe a kan titi da wasu yara.&lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

<item>
<title>Abin Da Ya Kamata A Yi Kafin Gudanar Da Zabe: Me Ya Sa Arewa Ke Neman Mantawa Da</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=24</link>
<description>A Rubuce Da Alhaji Abdulkarim Dayyabu &lt;div&gt;Daga Jamhuriyya ta Biyu zuwa yanzu ba abin da ake yi in ban da cin zarafin kasa da raina wayon jama&amp;rsquo;arta. Wadansu &amp;rsquo;yan kalilan suna tafka mummunar almundahana da sace dukiyar kasa. Wannan ya sa ake ta ci gaba da tafka irin wannan barna saboda gaza samun sauyi irin na Rawlings na Ghana a Najeriya. kokarin da Buhari ya yi na kawo gyara ya hadu da cikas din miyagun kasa wadanda suka kame ragamar mulki bayan sun kawar da shi.&lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

<item>
<title>Shugaba Jonathan : Kyan Alkawari ...: Dimokuradiyya Tsantsa</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=23</link>
<description>A Rubuce Da Shehu Mustapha Chaji &lt;div&gt;Da Shugaba Goodluck Ebele Jonathan ya amfani shawarwarin da mafi yawan &amp;rsquo;yan Najeriya suka ba shi na kin shiga zaben shekara ta 2011 a matsayin dan takara da kasar ba ta shiga halin rudani da tsaka-mai-wuya da ta sami kanta a ciki a yanzu ba.Tun kafin ma ya fito karara ya nuna aniyarsa ta tsayawa takara, kawunan &amp;rsquo;yan kasa ya rabu tsakanin &amp;rsquo;yan Kudu da Arewa.&lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

<item>
<title>Sojoji Da ’Yan Siyasa Da ’Yan Boko Sun Ci Amanarmu</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=22</link>
<description>&amp;nbsp;A Rubuce Da Ibrahim Dattijo &lt;div&gt;Sojoji da &amp;rsquo;yan siyasa da &amp;rsquo;yan boko sun ci amanarmu. Turawan mulkin mallaka sun mallaki kasar nan tun&amp;nbsp; shekara ta 1901 har zuwa lokacin da aka hada bangarorin uku na kasar nan a shekara ta 1914. A shekara ta 1960 da aka sami &amp;rsquo;yancin kai, mulki ya koma hannun &amp;rsquo;yan kasa.&lt;br&gt;Talakan Najeriya ya ga mulki iri daban-daban.&lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

<item>
<title>Kalubalenku Sarakunan Arewa</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=21</link>
<description>A Rubuce Da Bilal S. Tangaza &lt;div&gt;Hausawa&amp;nbsp; ko kuma masu iya magana na cewa, idan ka ga gemun dan uwanka ya kama da wuta to ka shafa wa naka ruwa. Wannan haka yake idan aka yi la&amp;rsquo;akari da abin da yake faruwa a bangaren masarautun kasar nan.&lt;br&gt;Ya &amp;rsquo;yan uwana talakawan Najeriya a wannan karon da yardar Allah, ina son yin tsokaci ne dangane da iyayenmu&amp;nbsp; sarakunan Arewa. Ba zan taba&amp;nbsp; mantawa da wani abu da ya faru ba, kimanin shekara 20 tun lokacin ina makarantar firamare wajen shekarar 1988.&lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

<item>
<title>Allah ya jikan talakan kasar nan</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=20</link>
<description>A Rubuce Da Ishak Abdullahi Dan Rimi Bena &lt;div&gt;Anya&amp;nbsp; gwamnatin kasar nan tana kaunar talakawa kuwa?&amp;nbsp; Dubi&amp;nbsp; yadda gwamnatin tarayya ta ware makudan kudade, wuri na gugar wuri har Naira biliyan goma don yin bikin cika shekara hamsin da samun &amp;lsquo;yancin mulkin kan Najeriya.&lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

<item>
<title>Hakika Najeriya ta cika shekara 50 da samun ‘yancin kai, amma...</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=19</link>
<description>A Rubuce Da Hamza Ahmad Nasidi Alfindiki &lt;div&gt;Assalamu alaikum! Jaridar Aminiya, a dade ana yi sai gaskiya j agorar jaridun kasar nan. Ina yi muku fatan alheri.&amp;nbsp; EEE.....hakika Najeriya ta cika shekaru 50 da samun &amp;lsquo;yancin kai, amma har yanzu an kasa samun ingantacciyar hanyar cigaban kasa mai kyau, musamman a bangaren tattalin arzikin kasa,da na jama&amp;rsquo;ar&amp;nbsp; da ke cikin kasa da na siyasa gaba daya.Saboda haka, na yi nazari da bincike kuma na gano cewa babu wata kasa wadda ta ci gaba a duniya sai da ta yi kwakkwaran&amp;nbsp; tsari mai kyau na shirin cigabanta wato Debelopment planning,wanda da shi ne ake gano matsalolin da ke damun kasa,tare da daukar hanyar da ta fi dacewa don magancewa.&lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

<item>
<title>Da Takarar Wani Gara Buhun Karara</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=18</link>
<description>A Rubuce Da Saratu Muhammad Kurna Babban Lay &lt;div&gt;Haka Allah Yake al&amp;rsquo;amarinsa. Iskar bazarar siyasa ta fara kadawa da karfinta, wani lokaci ta huro zafi wani lokaci kuma ta huro sanyi, har wuta take kunnowa. Idanuwan jama&amp;rsquo;a da yawa sun rufe, musamman wadanda aka fi sani da &amp;lsquo;yan siyasa. Da yawa daga cikin &amp;lsquo;yan siyasa ba sa gani a wannan lokaci, don ba abin da suke so a yanzu sai dai ka gaya musu kana son su, ko da kuwa karya ne sai su dauko abin sayan kashin miya su ba ka.&lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

<item>
<title>Bukatar Samar Da Shugaban Kasa Nagari</title>
<link>http://esinislam.com/MediaHausa/modules.php?name=News&amp;file=article&amp;sid=17</link>
<description>A Rubuce Da Musa Ismaeel &lt;div&gt;Lokaci ya yi da za&amp;rsquo;a tace aya daga tsakuwa. Najeriya ayau ta cika shekaru hamsin da samun `yancin kai, ga kuma zabe na gabatowa a mataki daban-daban. Sanin kowa ne `yan Najeriya na mutukar neman samun shugabanni da wakilai nagari a matakai domin cigaba da kasancewa kasa mai arzikin masana`antu da tattalin arziki.&amp;nbsp; &lt;/div&gt;&lt;br&gt;</description>
</item>

</channel>
</rss>
