Prev  

87. Surah Al-A'lâ سورة الأعلى

  Next  



Ayah  87:1  الأية
    +/- -/+  
بِسْم ِ اللهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ

Ayah  87:2  الأية
    +/- -/+  

Ayah  87:3  الأية
    +/- -/+  
وَالَّذِي قَدَّرَ فَهَدَىٰ
Hausa
 
Kuma Wanda Ya ƙaddara (abin da Ya so) sannan Ya shiryar,(da mutum ga hanyar alhẽri da ta sharri).

Ayah  87:4  الأية
    +/- -/+  

Ayah  87:5  الأية
    +/- -/+  

Ayah  87:6  الأية
    +/- -/+  
سَنُقْرِئُكَ فَلَا تَنسَىٰ
Hausa
 
Za mu karantar da kai (Alƙur'ãni) sabõda haka bã zã ka mantã (shi) ba.

Ayah  87:7  الأية
    +/- -/+  
إِلَّا مَا شَاءَ اللهُ ۚ إِنَّهُ يَعْلَمُ الْجَهْرَ وَمَا يَخْفَىٰ
Hausa
 
Fãce abin da Allah Ya so, lalle ne Shi (Allah) Ya san bayyane da abin da yake bõye.

Ayah  87:8  الأية
    +/- -/+  
وَنُيَسِّرُكَ لِلْيُسْرَىٰ
Hausa
 
Kuma za Mu sauƙaƙe maka (al'amari) zuwa ga (Shari'a) mai sauƙi.

Ayah  87:9  الأية
    +/- -/+  
فَذَكِّرْ إِن نَّفَعَتِ الذِّكْرَىٰ
Hausa
 
Sabõda baka, ka tunãtar, idan tunatarwa zã ta yi amfãni.

Ayah  87:10  الأية
    +/- -/+  

Ayah  87:11  الأية
    +/- -/+  

Ayah  87:12  الأية
    +/- -/+  
الَّذِي يَصْلَى النَّارَ الْكُبْرَىٰ
Hausa
 
Wanda zai shiga wutar da tã fi girma.

Ayah  87:13  الأية
    +/- -/+  
ثُمَّ لَا يَمُوتُ فِيهَا وَلَا يَحْيَىٰ
Hausa
 
Sa'an nan bã zai mutu ba a cikinta, kuma bã zai rãyu ba.

Ayah  87:14  الأية
    +/- -/+  
قَدْ أَفْلَحَ مَن تَزَكَّىٰ
Hausa
 
Lalle ne wanda ya tsarkaka (da ĩmãni) yã sãmu babban rabo.

Ayah  87:15  الأية
    +/- -/+  
وَذَكَرَ اسْمَ رَبِّهِ فَصَلَّىٰ
Hausa
 
Kuma ya ambaci sũnan Ubangijinsa, sa'an nan yã yi salla.

Ayah  87:16  الأية
    +/- -/+  
بَلْ تُؤْثِرُونَ الْحَيَاةَ الدُّنْيَا
Hausa
 
Ba haka ba! Kunã zãɓin rãyuwa ta kusa dũniya.

Ayah  87:17  الأية
    +/- -/+  
وَالْآخِرَةُ خَيْرٌ وَأَبْقَىٰ
Hausa
 
Alhãli Lãhira ita ce mafi alheri kuma mafi wanzuwa.

Ayah  87:18  الأية
    +/- -/+  
إِنَّ هَٰذَا لَفِي الصُّحُفِ الْأُولَىٰ
Hausa
 
Lalle ne, wannan yanã a cikin littafan farko.

Ayah  87:19  الأية
    +/- -/+  
 


© EsinIslam.Com Designed & produced by The Awqaf London. Please pray for us